IQNA - Tsagaita wuta tsakanin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila da kungiyar Hamas a zirin Gaza, ta haifar da martani na yankin da ma duniya baki daya, kuma babban sakataren MDD da shugabannin kasashen duniya sun yi maraba da shi.
Lambar Labari: 3492571 Ranar Watsawa : 2025/01/16
Tehran (IQNA) Kafofin yada labaran Isra’ila sun ce yarima mai jiran gadon Saudiyya ne ya yi tasiri kan Morocco domin ta kulla alaka da Isra’ila.
Lambar Labari: 3485453 Ranar Watsawa : 2020/12/12
Tehran (IQNA) Saudiyya da hadaddiyar daular larabawa suna ci gaba da matsa lamba a kan Sudan domin ta kulla hulda da Isra’ila.
Lambar Labari: 3485199 Ranar Watsawa : 2020/09/19
Tehran - (IQNA) sakataren harkokin wajen Amurka Mike Pompeo ya tattauna tare da jami'an gwamnatin Saudiyya kan Iran a ziyarar da ya kai kasar.
Lambar Labari: 3484540 Ranar Watsawa : 2020/02/19